Saturday 3rd of June 2023
No record found
Siyasa / 2023-01-23 13:08:20

TSOHON SHUGABA LULA YA LASHE ZABEN SHUGABAN KASA A BRAZIL

Tsohon shugaban kasar Brazil Luiz Inácio Lula da Silva ya lashe zagaye na biyu na zaben shugaban kasar, inda ya kayar da shugaba mai-ci Jair Bolsonaro wanda ya so samun wa’adi na biyu. Lula ya lashe zaben da kashi 50.83 cikin 100 na dukkan kuri’un da aka kada, yayin da Bolsonaro ya sami kashi 49.17 cikin 100 na kuri’un bayan da aka kidaya kimanin kashi 99 cikin 100 na dukkan kuri’un da aka kada zuwa karfe 11 na dare. Za a rantsar da sabo shugaban kasar ranar 1 ga watan Janairun shekara 2023.

Ishaq Ahmad
515 0

Ra'ayoyi

Ajiye mana ra'ayinka

Wasikun Labarai

Yi rajista domin kasancewa daya daga cikin masu samun labarai da dumi-duminsu daga babban Editanmu

Muhimmai

Gwamnati / 2023-01-25 13:57:28
Majalisar dokokin Najeriy
Gwamnati / 2023-03-15 21:11:47
Gwamnatin tarayyar Najeri
Gwamnati / 2023-03-15 21:27:47
Gwamnatin Najeriya na kam
Wasanni / 2023-01-23 13:15:52
MAN UNITED ZA TA KARA DA
Wasanni / 2023-01-23 13:17:01
NAJERIYA TA CI FARANSA, G

Tambarin Hausa

Tambarin Hausa Tv, gidan Talabijin guda daya tilo dake watsa shirye-shiryen ta da harshen Hausa

Quick Links

© Amasis Broadcasting Services LTD.. All Rights Reserved.